This article is published in the Tasambo Journal of Language, Literature, and Culture – Volume 1, Issue...
Showing posts with label HAUSA. Show all posts
Showing posts with label HAUSA. Show all posts
Tuesday, November 15, 2022
Tuesday, August 16, 2022
Ba A Wane Bakin Banza: Gurbin Daular Gobir Da Gobirawa A Farfajiyar Sudaniyya
Abu-Ubaida Sani
August 16, 2022
0

Gobir tsohuwar Daula ce da ta shiga gwagwarmaya da daulolin duniyar Sudaniyya. Burin wannan bincike ƙyallaro wasu daga cikin dalilan da suka ɗaga Daular Gobir da Gobirawa sama ga sauran dauloli. An yi garkuwa da fitattun ayyuka wallafaffu da waɗanda ba a wallafa ba tare da taimakon yawon rangadi da tattaunawa da dafa kafaɗar adabin baka da rubutacce. Binciken ya gano cewa, Daular Gobir cin gashin kanta take yi kuma Bahaushiyar Daula ce. Bugu da ƙari,...
Wednesday, September 29, 2021
Ɗiyan Sarauta A Tafashen Makaɗa Alhaji Musa Ɗanƙwairo
Abu-Ubaida Sani
September 29, 2021
0

Alhaji Musa Ɗanƙwairo Maradun na daga cikin fitattun makaɗan fada da suka makaro a ƙasar Hausa. Binciken wannan takarda ya ɗora shi a cikin rukunin makaɗan sarauta bisa taliyon salsalar waƙoƙin gidansu da ya gada, ya ɗora a kai. Binciken takarda ya tsaya a kan jigon “zambo”, ko a cikin jigon ya taƙaita ga “zambon ɗiyan sarauta”. An saurari waƙoƙin Ɗanƙwairo da yawa na sarauta, an karanta wasu da aka taskace, an yi amfani da mataimaka...
Tuesday, September 22, 2020
Zamfarawa a Diwanin Narambaɗa
Abu-Ubaida Sani
September 22, 2020
0

Takardar da aka gabatar a taron ƙasa da ƙasa mai taken: Zamfara Kingdom: Social and Political Transformation from 14th Centuary to Date. Organized by Faculty of Arts and Islamic Studies Usmanu Danfodiyo University, Sokoto, 25th – 28th February, 2020, at Usmanu Danfodiyo University Auditorium, Sok...
Monday, October 14, 2019
Hausa Da Hausawa A Duniyar Кarni Na Ashirin Da Ɗaya (Amsa Kiran Majalisar Ɗinkin Duniya (UN) Ga Ranar Hausa Ta Duniya – Litinin 26 Ogusta, 2019)
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
Mutanen da ke magana da “Hausa” a matsayin harshen
gado uwa da uba, kaka da kakanni su ne ‘Hausawa’.
Samun tussan asalinsu na tun fil azal a garuruwan da Hausawa suka kafa, wata
hujja ce ta zama Bahaushe. “Bahaushe” tilo ne na mai magana da Hausa a matsayin
harshen gado, “Hausawa” jam’i ne na “Bahaushe”. A binciken magabatanmu,
‘Bahaushe’ shi n...
Tags
# HAUSA
Continue Reading