This article is published in the Tasambo Journal of Language, Literature, and Culture – Volume 1, Issue...
Showing posts with label PAPERS. Show all posts
Showing posts with label PAPERS. Show all posts
Tuesday, November 15, 2022
Tuesday, August 16, 2022
Ba A Wane Bakin Banza: Gurbin Daular Gobir Da Gobirawa A Farfajiyar Sudaniyya
Abu-Ubaida Sani
August 16, 2022
0

Gobir tsohuwar Daula ce da ta shiga gwagwarmaya da daulolin duniyar Sudaniyya. Burin wannan bincike ƙyallaro wasu daga cikin dalilan da suka ɗaga Daular Gobir da Gobirawa sama ga sauran dauloli. An yi garkuwa da fitattun ayyuka wallafaffu da waɗanda ba a wallafa ba tare da taimakon yawon rangadi da tattaunawa da dafa kafaɗar adabin baka da rubutacce. Binciken ya gano cewa, Daular Gobir cin gashin kanta take yi kuma Bahaushiyar Daula ce. Bugu da ƙari,...
Wednesday, September 29, 2021
Ɗiyan Sarauta A Tafashen Makaɗa Alhaji Musa Ɗanƙwairo
Abu-Ubaida Sani
September 29, 2021
0

Alhaji Musa Ɗanƙwairo Maradun na daga cikin fitattun makaɗan fada da suka makaro a ƙasar Hausa. Binciken wannan takarda ya ɗora shi a cikin rukunin makaɗan sarauta bisa taliyon salsalar waƙoƙin gidansu da ya gada, ya ɗora a kai. Binciken takarda ya tsaya a kan jigon “zambo”, ko a cikin jigon ya taƙaita ga “zambon ɗiyan sarauta”. An saurari waƙoƙin Ɗanƙwairo da yawa na sarauta, an karanta wasu da aka taskace, an yi amfani da mataimaka...
Tuesday, September 22, 2020
Zamfarawa a Diwanin Narambaɗa
Abu-Ubaida Sani
September 22, 2020
0

Takardar da aka gabatar a taron ƙasa da ƙasa mai taken: Zamfara Kingdom: Social and Political Transformation from 14th Centuary to Date. Organized by Faculty of Arts and Islamic Studies Usmanu Danfodiyo University, Sokoto, 25th – 28th February, 2020, at Usmanu Danfodiyo University Auditorium, Sok...
Monday, October 14, 2019
Tsaro A Nijeriyar Кarninmu: Lokacin Abu A Yi Shi
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
Tunanin
Bahaushe a kan tsaro ya shafi tsaron lafiyar jiki da rayuwar da ke ɗawainiya da
ita; tsaron ƙasa da tattalin arzikinta; wadatuwar abinci da ayyukan yi ga masu
tsaro da ƙasar da ake ɗawainiyar tsarewa. Ke nan, tunanin Bahaushe na faɗar ‘tsaron kaya ya fi ban cigiya’, ya
tabbatar da kasancewar tsaro makamin farko a rayuwar ɗan Adam. A fashin baƙin
tsaro za mu ce, shi ne, samun walwala da sakewa da more wa ƙasa ga ɗan ƙasa, da
samun cikakkiyar...
Folklore And Economic Security In Nigeria: (Alhaji Gambo Fagada a Radical Whistle Blower in Financial Crimes and Economic Genocide Matters)
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
Gambo was born in Fagada Babba, Mayyama Local
Government, Kebbi State, Nigeria. His real date of birth is still under the
cloud, but he claimed to be Seventy years old (70) as at 2002/2003. He died in
the year 2016. By his oral testimony, he might be between 85/86 years old by
the year 2018/2019 respectively. His pen name is Alhaji Muhammadu Gambo Mai Waqar Varayi. He was an accidental singer as he
did not learn the art of singing from any singer of...
Wane Ne Narambaxa? Ibrahim Narambaxa Buhari Maidangwale Abdulkadir Tubali (1890-1963)
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
‘Narambaɗa’ laƙabi ne
da ake yi masa ga karyar farautarsa da ya yi wa suna Rambaɗa. An haife shi a garin Tubali
shekarar 1890. Sunansa na yanka Ibrahimu, sunan mahaifinsa Buhari Maidangwale,
sunan kakansa Abdulƙadir, sunan
mahaifiyarsa Riba.[1]
Sunan kakarsa mace Binta. Mahaifinsa Babarbare ne daga ƙasar
Nijar, mahaifiyarsa mutunniyar Badarawa ce gidan Sarkin Makaɗa Ɗangwamna.
Don haka, Naramba...
Kakkaɓan Gara Ga: “Laccar Makirce-Makircen Shi’a Ta Farfesa Umar Labɗo
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
Asalin
Shi’a daga Yahudu ne, makamashin wutarta na asali ƙabilanci.
A tarihance, mutanen Farisa sun ɗauki Larabawa
bayi, don haka a ƙasarsu
aka fara yaga wasiƙar
Annabi (SAW). Babban takobin yaɗa Shi’a shi ne siyasa, a shiga
rigarta a yi tashintashina da ta’addanci. Abubuwan da su Abdullahi bn Saba’
suka haddasa tsakanin Ali (RTA) da A’isha (RTA) da Mu’awiyya (RTA) da musibar
Karbala abin kula n...
Wurin Da Babu Ƙasa Nan Ake Gardamar Kokuwa (Sharhin Littafin: Da ‘Yan Nijeriya da Buhun Gero Wa Ya Fi Yawa?)
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
Hausawa
na cewa: “Komi ya ɓace maza ka biɗo
shi”. Babban tunaninsu a kan haka shi ne, wuyar aiki ba a fara ba. A kowane
lokaci mutane ke jayayya ana buƙatar raba gardama. Idan sa-in-sa ya
yawaita, gaskiya ce ba ta bayyana ba. Da ta leƙo, ita ce raba
gardama. Labarin masu yunƙurin fayyace da buhun gero da ‘yan
Nijeriya wa ya fi yawa, ya bice duniyar kafafen yaɗa
labarai na BBC da ƁOA da RFI da jaridun ƙasa da kafafen
yaɗa
labarai na jihohi. Da masoyansu,...
Ruwa Na Ƙasa Sai Ga Wanda Bai Tona Ba (Hisabin Waƙar Malam Babba na Ƙofar Gabas Azare)
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
Tun fil azal
karambanin leƙo abin da ya faku Bahaushe na kiransa
duba. A wata fassara idan ta shafi amfanin da wuri ana ce masa “arwa”. Bayyanar
Musulunci da wasu malamai suka durmuya ciki, a zauna, a harɗe, a share ƙasa, a
goge, ya sa ake yi masa suna da “Bugun ƙasa”. A
waƙar da muke nazari Alhaji Shata ya yi
amfani da “duba”. Ta kowace fuska aka yi karambanin gano gobe, ta carbi ce, ko ta
taurari, ko ta bugun ƙasa, ko
ta hisabi ko ta duban motsin...
Kunya Ginshiƙin Tsaron Ƙasa Da Bunƙasarta
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
0
Kunyar
da ke tsakanin yara da manya ita ta wanzar da zaman siyasar
shugabancin ƙasar
Hausa ta fi kowace biyayya tsakanin masu mulki da moro. Da Musulunci ya zo, kunyar ta faɗaɗa
tsakanin malamai da ɗalibai.
Tsare wannan kunyar ya hana wanzuwar yi wa masu iko tawaye da zanga-zanga, ya
toshe rigingimu irin na addini tsakanin mabiya da shugaba ko malamai. Rashin
kunya ne yin sa-in-sa da shugaba ko malam...
Gurbin Harshen Fashin Baƙi Ga Mai Tafsiri
Abu-Ubaida Sani
October 14, 2019
1
Addinin Musulunci
ya yi fiye da shekaru aru-aru da leƙo
Afirka idan aka yi la’akari da ɓullar
addinin a Makka da tarihin Hijira ta farko da ta biyu[1]. A
hasashen tarihi, daulolin ƙasar
Hausa maƙil suke da mutane a zamanin da Musulunci
ya bayyana a duniya. Tarihin yadda ya
shigo ƙasar Hausa abin kirdado ne tsakanin Daular
Borno da Daular Mali da Daulolin Larabawan Sahara da kuma ɗaiɗaikun ‘yan kasuw...
Thursday, January 10, 2019
Don Me Ake Karatun Hausa?
Abu-Ubaida Sani
January 10, 2019
0
Bisa
ga al’adar ɗaliban harshen,
ya kamata in ce: don me ake karatun harshe? Sanin cewa, masana sun yi wa harshe
tarkakken nazarin da ɗalibi zai
ratsa ya samu waraka ga bayanin harshe ko ilimin harsuna, sai na zaɓi
in yi bara da Hausa.[1]
Haka kuma, ba ina nufin Hausa ba harshen ba ne,[2] buƙatata ita ce, ƙyallaro dalilan da zai sa, mai
harshe, ya nazarci harshensa, ko ya nazarci wani harshe a matsayin fagen karatu
da neman shahara a ciki. A ganina,...
Kuka A Faifan Nazari: Laluben Diddigin Bahaushen Kuka Da Ƙunshiyar Lafazinsa
Abu-Ubaida Sani
January 10, 2019
0
A
iya sanina, wannan ɗan
bincike sabo ne, saboda rashin samun wani da ya gabace shi a fagen nazarin
Hausa. Duk da haka, abin da aka gina bincike a kansa “kuka” ya girmi duk wani
mai bincike da zai yi bincike a kansa. Tunanin kowane mai tunani, ba zai fice
da’irar al’adarsa da adabinsa da aka gina cikin harshen da yake rayuwa da shi.
Sanin haka ya sa na gayyato ƙwararrun
mawaƙan Hausa
(20) [14 na baka, 6 marubuta], na sarrafa ɗiyan
waƙoƙinsu (34). Cikin...
Linguistic Spaces In Hausa Trado-Medical Antiquities: A Neglected Aspect In Hausa Anthropological Linguistics
Abu-Ubaida Sani
January 10, 2019
1
This paper is an attempt to peep at a forgotten and neglected aspect
of Hausa linguistics in the name of Anthropological Linguistics. It is a study
which sets out to provide an overview of the subject under review as suggested
by the paper’s title: “Linguistic spaces in Hausa trado-medical antiquities”.
The data are gathered from primary and secondary sources specifically during
field work and several contacts with selected Hausa practitioners....
The study area of this paper is hyperbole
in Hausa oral songs. In contemporary Hausa studies, it is named Kambamar Zulaƙe
(exaggeration or overstatement). In the study of the style under review, it is
discovered that the literal and technical meaning of hyperbole is far beyond
exaggeration or overstatement. It is a popular style, deeply rooted in all the
categories of Hausa oral songs. It traces in the most prominent styles in Hausa
oral songs and its...
Wednesday, January 9, 2019
Bitar Karatun Hausa A Ƙarni Na Ashirin Da Ɗaya (Ƙrn. 21): (Wurin Da Babu Ƙasa Ake Gardamar Kokuwa)
Abu-Ubaida Sani
January 09, 2019
0
The paper is a historical review of Hausa studies in Nigerian
academia. In the struggle, relevant related literatures were critically examined
to justify the dare need of an updated progress report. In this study, an advanced
Hausa study is the desired target to conjugate Hausa on the rating scale of
Nigerian academic standard. Similarly, tertiary institutions, Universities and
research centers handling Hausa academic Activities are the umbilical cord...
From Zinder To Hausaland: (The Traces of Zinder Hausa-Muslim Scholars and Scholarship in Hausaland)
Abu-Ubaida Sani
January 09, 2019
0
Migration
is a universal culture across human history. The culture of migration is
unavoidable in human history from time immemorial (evolution of mankind) to
date. By definition, human migration is the movement by people from one place
to another with the intention of settling, permanently or temporarily in a new
location (Wikipedia). The said movement could be external, which is often over
long distances or internal within a short range within the...
Wednesday, January 2, 2019
The Zarma Factor In The Kingdom Of Kanta
Abu-Ubaida Sani
January 02, 2019
0
Cultural
relationship among African societies in sub-Saharan Africa is as old as the
land itself. Brutal colonial policy on African cultures and traditions couple
with wicked approach to the African ancient boundaries dealt a great blow to
African history and development. Powerful kingdoms and chiefdoms were
dismantled and dismembered into districts, regions and provinces. This resulted
in a very sever cultural and linguistic endangerments in...
Wane Ne 'Dan Ta’adda?sava
Abu-Ubaida Sani
January 02, 2019
0
Gajeren tunanin da ke ga ɗan Adam shi ya sa
Larabawa ke ce masa Insan wadda aka cirato daga kalmar Nisyan,
mai nufin mantuwa. Mutum zai kafa dokar wani abu, da baya ya zo ya saɓa mata. Wannan dalili ne
ya sa Hausawa ke cewa, mai dokar barci ya koma angaje. Matsalolin tsaro sai daɗa taɓarɓarewa suke yi, a koyaushe
gara jiya da yau, shekaran jiya ta fi jiya, yau ta fi gobe. Babban abin nufi a
nan shi ne , ƙoƙarin dangantawa wata al’umma da ke
wata...